قريش · Juz 30
Tafi zuwa
Alamomi
Mai karantawa / Qārī
Gudun sauti
Maimaita aya
Maimaita
Gungumewa kai
Fassara

Abubakar Mahmoud Gumi

Fontin larabci
Girman rubutu
Larabci
Fassara
Zangin da za a hadda
Maimaitawa
Kowane aya
Cikakken madauki
Babban mai karantawa
A ci gaba - Madauki A-B /

Kara Shafi 602 na Alkur'ani

Shafi 602 na Mushaf yana ɗauke da ayoyi 14. Yana cikin Juz 30, Hizb 60.

An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52

Page 602 dans le Coran

14
ayoyi
30
Juz
60
Hizb
3
Surah
Juz 30
Shafi 602
سورة قريش
Juz 30 92.4% (521/564)
Hizb 60 85.1% (245/288)

لِإِيلَـٰفِ قُرَيْشٍ ﴿١﴾

Sabõda sãbon ¡uraishawa.

إِۦلَـٰفِهِمْ رِحْلَةَ ٱلشِّتَآءِ وَٱلصَّيْفِ ﴿٢﴾

Sãbonsu na tafiyar hunturu da ta bazara.

فَلْيَعْبُدُوا۟ رَبَّ هَـٰذَا ٱلْبَيْتِ ﴿٣﴾

Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).

ٱلَّذِىٓ أَطْعَمَهُم مِّن جُوعٍۢ وَءَامَنَهُم مِّنْ خَوْفٍۭ ﴿٤﴾

wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.

أَرَءَيْتَ ٱلَّذِى يُكَذِّبُ بِٱلدِّينِ ﴿١﴾

Shin, ka ga wanda ke ƙaryatãwa game da sakamako?

فَذَٰلِكَ ٱلَّذِى يَدُعُّ ٱلْيَتِيمَ ﴿٢﴾

To, wannan shi ne ke tunkue marãya (daga haƙƙinsa).

وَلَا يَحُضُّ عَلَىٰ طَعَامِ ٱلْمِسْكِينِ ﴿٣﴾

Kuma bã ya kwaaitarwa bisa bãyar da abinci ga matalauci.

فَوَيْلٌۭ لِّلْمُصَلِّينَ ﴿٤﴾

To, bone yã tabbata ga masallata.

ٱلَّذِينَ هُمْ عَن صَلَاتِهِمْ سَاهُونَ ﴿٥﴾

Waɗanda suke masu shagala daga sallarsu.

ٱلَّذِينَ هُمْ يُرَآءُونَ ﴿٦﴾

Waɗanda suke yin riya (ga ayyukansu)

وَيَمْنَعُونَ ٱلْمَاعُونَ ﴿٧﴾

Kuma suna hana taimako.

إِنَّآ أَعْطَيْنَـٰكَ ٱلْكَوْثَرَ ﴿١﴾

Lalle ne Mu, Mun yi maka kyauta mai yawa.

فَصَلِّ لِرَبِّكَ وَٱنْحَرْ ﴿٢﴾

Saboda haka, ka yi salla dõmin Ubangijinka, kuma ka sõke (baiko, wato sukar raƙumi).

إِنَّ شَانِئَكَ هُوَ ٱلْأَبْتَرُ ﴿٣﴾

Lalle mai aibanta ka shi ne mai yankakkiyar albarka.

بسم الله الرحمن الرحيم Jum 24 Muharram
الجمعة 24 محرّم
هلال متناقص Gajimaren Raguwa Rana 25.1 / 29.5
Haske 20%
Wata Sabo a cikin kwana 4
الحمد لله Alhamdulillah - Godiya ta tabbata ga Allah