Abubakar Mahmoud Gumi
Surah Al-Maun (الماعون) ita ce surah na Makka ta Alkur'ani tana da ayoyi 7. Ku karanta, ku saurari kuma ku hadda wannan surah tare da kayanmu masu hulɗa.
An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52
📖 Karatu minti 1coran.read_full_page : Kara Surah Al-Maun →
أَرَءَيْتَ ٱلَّذِى يُكَذِّبُ بِٱلدِّينِ ﴿١﴾
Shin, ka ga wanda ke ƙaryatãwa game da sakamako?
فَذَٰلِكَ ٱلَّذِى يَدُعُّ ٱلْيَتِيمَ ﴿٢﴾
To, wannan shi ne ke tunkue marãya (daga haƙƙinsa).
وَلَا يَحُضُّ عَلَىٰ طَعَامِ ٱلْمِسْكِينِ ﴿٣﴾
Kuma bã ya kwaaitarwa bisa bãyar da abinci ga matalauci.
فَوَيْلٌۭ لِّلْمُصَلِّينَ ﴿٤﴾
To, bone yã tabbata ga masallata.
ٱلَّذِينَ هُمْ عَن صَلَاتِهِمْ سَاهُونَ ﴿٥﴾
Waɗanda suke masu shagala daga sallarsu.
ٱلَّذِينَ هُمْ يُرَآءُونَ ﴿٦﴾
Waɗanda suke yin riya (ga ayyukansu)
وَيَمْنَعُونَ ٱلْمَاعُونَ ﴿٧﴾
Kuma suna hana taimako.