Abubakar Mahmoud Gumi
Surah An-Nas (الناس) ita ce surah na Makka ta Alkur'ani tana da ayoyi 6. Ku karanta, ku saurari kuma ku hadda wannan surah tare da kayanmu masu hulɗa.
An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52
📖 Karatu minti 1Dernière sourate révélée chronologiquement
coran.read_full_page : Kara Surah An-Nas →
قُلْ أَعُوذُ بِرَبِّ ٱلنَّاسِ ﴿١﴾
Ka ce "Ina nẽman tsari ga Ubangijin mutãne."
مَلِكِ ٱلنَّاسِ ﴿٢﴾
"Mamallakin mutane."
إِلَـٰهِ ٱلنَّاسِ ﴿٣﴾
"Abin bautãwar mutãne."
مِن شَرِّ ٱلْوَسْوَاسِ ٱلْخَنَّاسِ ﴿٤﴾
"Daga sharrin mai sanya wasuwãsi, mai ɓoyewa."
ٱلَّذِى يُوَسْوِسُ فِى صُدُورِ ٱلنَّاسِ ﴿٥﴾
"Wanda ke sanya wasuwãsi a cikin ƙirãzan mutane."
مِنَ ٱلْجِنَّةِ وَٱلنَّاسِ ﴿٦﴾
"Daga aljannu da mutane."