الزلزلة · Juz 30
Tafi zuwa
Alamomi
Mai karantawa / Qārī
Gudun sauti
Maimaita aya
Maimaita
Gungumewa kai
Fassara

Abubakar Mahmoud Gumi

Fontin larabci
Girman rubutu
Larabci
Fassara
Zangin da za a hadda
Maimaitawa
Kowane aya
Cikakken madauki
Babban mai karantawa
A ci gaba - Madauki A-B /

Kara Surah Az-Zalzala

Surah Az-Zalzala (الزلزلة) ita ce surah na Madina ta Alkur'ani tana da ayoyi 8. Ku karanta, ku saurari kuma ku hadda wannan surah tare da kayanmu masu hulɗa.

An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52

📖 Karatu minti 1

Surah Az-Zalzala cikin lambobi

Tsarin saukarwa
Saukarwa n° 93 / 114
(na Madina)
36
kalmomi
-95.0% vs matsakaici
167
haruffa
-94.6% vs matsakaici
1
min karantawa
8
ayoyi
-85.4% vs matsakaici

Yawan amfani da kalmomin bincike في سورة Az-Zalzala

الله 0
رب 1

Haruffa da yawa suke fitowa في سورة Az-Zalzala

ا
19
#1
ل
18
#2
ر
13
#3
م
11
#4
أ
9
#5
Kara Surah Az-Zalzala
سورة البينة
Juz 30 82.6% (466/564)
Hizb 60 66.0% (190/288)

إِذَا زُلْزِلَتِ ٱلْأَرْضُ زِلْزَالَهَا ﴿١﴾

Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.

وَأَخْرَجَتِ ٱلْأَرْضُ أَثْقَالَهَا ﴿٢﴾

Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.

وَقَالَ ٱلْإِنسَـٰنُ مَا لَهَا ﴿٣﴾

Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"

يَوْمَئِذٍۢ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا ﴿٤﴾

A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.

بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا ﴿٥﴾

cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.

يَوْمَئِذٍۢ يَصْدُرُ ٱلنَّاسُ أَشْتَاتًۭا لِّيُرَوْا۟ أَعْمَـٰلَهُمْ ﴿٦﴾

A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.

فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًۭا يَرَهُۥ ﴿٧﴾

To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.

وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍۢ شَرًّۭا يَرَهُۥ ﴿٨﴾

Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.

بسم الله الرحمن الرحيم Jum 24 Muharram
الجمعة 24 محرّم
هلال متناقص Gajimaren Raguwa Rana 25.1 / 29.5
Haske 21%
Wata Sabo a cikin kwana 4
حسبنا الله ونعم الوكيل Allah Ya isa mana, Shi ne mafi kyawun Mai Kiyaye