Abubakar Mahmoud Gumi
Surah Al-Fatiha (الفاتحة) ita ce surah na Makka ta Alkur'ani tana da ayoyi 7. Ku karanta, ku saurari kuma ku hadda wannan surah tare da kayanmu masu hulɗa.
An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52
📖 Karatu minti 1Sourate récitée dans chaque unité de prière
coran.read_full_page : Kara Surah Al-Fatiha →
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ ﴿١﴾
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
ٱلْحَمْدُ لِلَّهِ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ ﴿٢﴾
Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu;
ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ ﴿٣﴾
Mai rahama, Mai jin ƙai;
مَـٰلِكِ يَوْمِ ٱلدِّينِ ﴿٤﴾
Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako.
إِيَّاكَ نَعْبُدُ وَإِيَّاكَ نَسْتَعِينُ ﴿٥﴾
Kai muke bauta wa, kuma Kai muke neman taimakonKa.
ٱهْدِنَا ٱلصِّرَٰطَ ٱلْمُسْتَقِيمَ ﴿٦﴾
Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya.
صِرَٰطَ ٱلَّذِينَ أَنْعَمْتَ عَلَيْهِمْ غَيْرِ ٱلْمَغْضُوبِ عَلَيْهِمْ وَلَا ٱلضَّآلِّينَ ﴿٧﴾
Hanyar waɗanda Ka yi wa ni'ima, ba waɗanda aka yi wa fushi ba, kuma ba ɓatattu ba.