الهمزة · Juz 30
Tafi zuwa
Alamomi
Mai karantawa / Qārī
Gudun sauti
Maimaita aya
Maimaita
Gungumewa kai
Fassara

Abubakar Mahmoud Gumi

Fontin larabci
Girman rubutu
Larabci
Fassara
Zangin da za a hadda
Maimaitawa
Kowane aya
Cikakken madauki
Babban mai karantawa
A ci gaba - Madauki A-B /

Kara Surah Al-Humaza

Surah Al-Humaza (الهمزة) ita ce surah na Makka ta Alkur'ani tana da ayoyi 9. Ku karanta, ku saurari kuma ku hadda wannan surah tare da kayanmu masu hulɗa.

An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52

📖 Karatu minti 1

Surah Al-Humaza cikin lambobi

Tsarin saukarwa
Saukarwa n° 32 / 114
(na Makka)
34
kalmomi
-95.3% vs matsakaici
145
haruffa
-95.3% vs matsakaici
1
min karantawa
9
ayoyi
-83.5% vs matsakaici

Yawan amfani da kalmomin bincike في سورة Al-Humaza

الله 1
رب 0

Haruffa da yawa suke fitowa في سورة Al-Humaza

ل
20
#1
م
15
#2
د
10
#3
ة
8
#4
ا
8
#5
Kara Surah Al-Humaza
سورة العصر
Juz 30 89.9% (507/564)
Hizb 60 80.2% (231/288)

وَيْلٌۭ لِّكُلِّ هُمَزَةٍۢ لُّمَزَةٍ ﴿١﴾

Bone ya tabbata ga duk mai nune, mai zunɗe (mai raɗa).

ٱلَّذِى جَمَعَ مَالًۭا وَعَدَّدَهُۥ ﴿٢﴾

Wanda ya tara dũkiya, kuma ya mayar da ita abar tattalinsa.

يَحْسَبُ أَنَّ مَالَهُۥٓ أَخْلَدَهُۥ ﴿٣﴾

Yana zaton cẽwa dũkiyarsa za ta dawwamar da shi.

كَلَّا ۖ لَيُنۢبَذَنَّ فِى ٱلْحُطَمَةِ ﴿٤﴾

A'aha! Lalle ne zã a jẽfa shi a cikin Huɗama.

وَمَآ أَدْرَىٰكَ مَا ٱلْحُطَمَةُ ﴿٥﴾

Kuma me ya sanar da kai abin da ake ce wa Huɗama?

نَارُ ٱللَّهِ ٱلْمُوقَدَةُ ﴿٦﴾

Wutar Allah ce wadda ake hurawa.

ٱلَّتِى تَطَّلِعُ عَلَى ٱلْأَفْـِٔدَةِ ﴿٧﴾

Wadda take lẽƙãwa a kan zukata.

إِنَّهَا عَلَيْهِم مُّؤْصَدَةٌۭ ﴿٨﴾

Lalle ne ita abar kullẽwa cea kansu.

فِى عَمَدٍۢ مُّمَدَّدَةٍۭ ﴿٩﴾

A cikin wasu ginshiƙai mĩƙaƙƙu.

بسم الله الرحمن الرحيم Jum 24 Muharram
الجمعة 24 محرّم
هلال متناقص Gajimaren Raguwa Rana 25.1 / 29.5
Haske 21%
Wata Sabo a cikin kwana 4
حسبنا الله ونعم الوكيل Allah Ya isa mana, Shi ne mafi kyawun Mai Kiyaye