Abubakar Mahmoud Gumi
Surah Al-Fil (الفيل) ita ce surah na Makka ta Alkur'ani tana da ayoyi 5. Ku karanta, ku saurari kuma ku hadda wannan surah tare da kayanmu masu hulɗa.
An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52
📖 Karatu minti 1coran.read_full_page : Kara Surah Al-Fil →
أَلَمْ تَرَ كَيْفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصْحَـٰبِ ٱلْفِيلِ ﴿١﴾
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?
أَلَمْ يَجْعَلْ كَيْدَهُمْ فِى تَضْلِيلٍۢ ﴿٢﴾
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
وَأَرْسَلَ عَلَيْهِمْ طَيْرًا أَبَابِيلَ ﴿٣﴾
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
تَرْمِيهِم بِحِجَارَةٍۢ مِّن سِجِّيلٍۢ ﴿٤﴾
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
فَجَعَلَهُمْ كَعَصْفٍۢ مَّأْكُولٍۭ ﴿٥﴾
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?