Abubakar Mahmoud Gumi
Surah Al-Masad (المسد) ita ce surah na Makka ta Alkur'ani tana da ayoyi 5. Ku karanta, ku saurari kuma ku hadda wannan surah tare da kayanmu masu hulɗa.
An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52
📖 Karatu minti 1coran.read_full_page : Kara Surah Al-Masad →
تَبَّتْ يَدَآ أَبِى لَهَبٍۢ وَتَبَّ ﴿١﴾
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
مَآ أَغْنَىٰ عَنْهُ مَالُهُۥ وَمَا كَسَبَ ﴿٢﴾
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
سَيَصْلَىٰ نَارًۭا ذَاتَ لَهَبٍۢ ﴿٣﴾
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
وَٱمْرَأَتُهُۥ حَمَّالَةَ ٱلْحَطَبِ ﴿٤﴾
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).
فِى جِيدِهَا حَبْلٌۭ مِّن مَّسَدٍۭ ﴿٥﴾
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).