الطارق · Juz 30
Tafi zuwa
Alamomi
Mai karantawa / Qārī
Gudun sauti
Maimaita aya
Maimaita
Gungumewa kai
Fassara

Abubakar Mahmoud Gumi

Fontin larabci
Girman rubutu
Larabci
Fassara
Zangin da za a hadda
Maimaitawa
Kowane aya
Cikakken madauki
Babban mai karantawa
A ci gaba - Madauki A-B /

Kara Surah At-Tariq

Surah At-Tariq (الطارق) ita ce surah na Makka ta Alkur'ani tana da ayoyi 17. Ku karanta, ku saurari kuma ku hadda wannan surah tare da kayanmu masu hulɗa.

An sabunta a 10 Yuli 2026 03h52

📖 Karatu minti 1

Surah At-Tariq cikin lambobi

Tsarin saukarwa
Saukarwa n° 15 / 114
(na Makka)
61
kalmomi
-91.5% vs matsakaici
271
haruffa
-91.2% vs matsakaici
1
min karantawa
17
ayoyi
-68.9% vs matsakaici

Yawan amfani da kalmomin bincike في سورة At-Tariq

الله 0
رب 0

Haruffa da yawa suke fitowa في سورة At-Tariq

ل
33
#1
ا
24
#2
م
19
#3
ن
16
#4
و
15
#5
Kara Surah At-Taariq
سورة الطارق
Juz 30 45.9% (259/564)
Hizb 59 93.8% (259/276)

وَٱلسَّمَآءِ وَٱلطَّارِقِ ﴿١﴾

Inã rantsuwa da sama da mai aukõwa da dare.

وَمَآ أَدْرَىٰكَ مَا ٱلطَّارِقُ ﴿٢﴾

To, mẽ yã sanar da kai abin da ake cẽwa mai aukõwa da dare?

ٱلنَّجْمُ ٱلثَّاقِبُ ﴿٣﴾

Shi ne taurãron nan mai tsananin haske.

إِن كُلُّ نَفْسٍۢ لَّمَّا عَلَيْهَا حَافِظٌۭ ﴿٤﴾

Bãbu wani rai fãce a kansa akwai wani mai tsaro.

فَلْيَنظُرِ ٱلْإِنسَـٰنُ مِمَّ خُلِقَ ﴿٥﴾

To, mutum ya dũba, daga mẽ aka halittã shi?

خُلِقَ مِن مَّآءٍۢ دَافِقٍۢ ﴿٦﴾

An halittã shi daga wani ruwa mai tunkuɗar jũna.

يَخْرُجُ مِنۢ بَيْنِ ٱلصُّلْبِ وَٱلتَّرَآئِبِ ﴿٧﴾

Yanã fita daga tsakanin tsatso da karankarman ƙirji.

إِنَّهُۥ عَلَىٰ رَجْعِهِۦ لَقَادِرٌۭ ﴿٨﴾

Lalle ne Shi (Allah), ga mayar da shi (mutum), tabbas Mai iyãwa ne.

يَوْمَ تُبْلَى ٱلسَّرَآئِرُ ﴿٩﴾

Rãnar da ake jarrabawar asirai.

فَمَا لَهُۥ مِن قُوَّةٍۢ وَلَا نَاصِرٍۢ ﴿١٠﴾

Saboda haka, bã shi da wani ƙarfi, kuma bã shi da wani mai taimako (da zai iya kãre shi daga azãbar Allah).

وَٱلسَّمَآءِ ذَاتِ ٱلرَّجْعِ ﴿١١﴾

Ina rantsuwa da sama ma'abũciyar ruwa mai kõmãwa yana yankẽwa.

وَٱلْأَرْضِ ذَاتِ ٱلصَّدْعِ ﴿١٢﴾

Da ƙasa ma'abũciyar tsãgẽwa,

إِنَّهُۥ لَقَوْلٌۭ فَصْلٌۭ ﴿١٣﴾

Lalle ne shĩ (Alƙur'ãni), haƙĩƙa magana ce daki-daki

وَمَا هُوَ بِٱلْهَزْلِ ﴿١٤﴾

Kuma shĩ bã bananci bane

إِنَّهُمْ يَكِيدُونَ كَيْدًۭا ﴿١٥﴾

Lalle ne sũ, suna ƙulla kaidi na sõsai.

وَأَكِيدُ كَيْدًۭا ﴿١٦﴾

Kuma Ni, Ina mayar da kaidi (gare su) kamar yadda suke ƙulla kaidi.

فَمَهِّلِ ٱلْكَـٰفِرِينَ أَمْهِلْهُمْ رُوَيْدًۢا ﴿١٧﴾

Saboda haka, ka yi wa kafirai jinkiri, ka dakata musu, sannu-sannu.

بسم الله الرحمن الرحيم Jum 24 Muharram
الجمعة 24 محرّم
هلال متناقص Gajimaren Raguwa Rana 25.1 / 29.5
Haske 21%
Wata Sabo a cikin kwana 4
أستغفر الله Ina neman gafara daga Allah